Kimiyya da Fasaha

UNICEF: Cutar kyanda ta sake dawowa a Yemen

Marib (INA) – Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya, UNICEF, ya fada a yau, Asabar, cewa cutar kyanda ta sake bulla a wasu yankunan kasar Yemen. Ofishin kungiyar a kasar Yemen ya bayyana a shafinsa na Twitter cewa, rigakafin wannan cuta yana farawa ne da yin rigakafi ga yara da wayar da kan mutane. Al’amarin kiwon lafiya ya kusan rugujewa tun bayan da ‘yan tawaye suka mamaye babban birnin kasar Sana’a kimanin shekaru biyu da suka gabata. (Ƙarshe) SPA / shafi

Labarai masu alaka

Je zuwa maballin sama