<Ayyuka da shirye-shiryen kungiyar

Halartan gudanar da zaman taro na 48 na majalisar ministocin harkokin wajen kungiyar hadin kan kasashen musulmi.

22/03/2022

Halartan taro karo na 48 na majalisar ministocin harkokin wajen kungiyar hadin kan kasashen musulmi, wanda ya gudana a Islamabad babban birnin kasar Pakistan.

Je zuwa maballin sama