Halartan gudanar da zaman taro na 48 na majalisar ministocin harkokin wajen kungiyar hadin kan kasashen musulmi.
22/03/2022
Halartan taro karo na 48 na majalisar ministocin harkokin wajen kungiyar hadin kan kasashen musulmi, wanda ya gudana a Islamabad babban birnin kasar Pakistan.