
Doha (UNA/QNA) – Darakta Janar na Kamfanin Dillancin Labarai na Qatar (QNA) Ahmed bin Saeed Al Rumaihi ya gana a yau da jakadan kasar Gambia a kasar Qatar Fode Malan.
A yayin ganawar, an tattauna batutuwan hadin gwiwa tsakanin kasashen biyu a fannin yada labarai.
(Na gama)



